Jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ne ya sanar da hakan a daren Juma’a.

May 29, 2026 - 07:08
 0  8
Jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ne ya sanar da hakan a daren Juma’a.

Kwankwaso ya bayyana matakin ne a wani taro da aka gudanar tare da magoya baya da jiga-jigan siyasa, inda ya ce jam’iyyar NDC na ci gaba da shirye-shiryenta gabanin zaɓen shekarar 2027.

Ya kuma bayyana Aminu Abdussalam Gwarzo a matsayin wanda jam’iyyar ta tsayar domin neman takarar gwamnan Kano, yana mai bayyana shi a matsayin gogaggen ɗan siyasa mai kwarewa da hangen nesa.

What's Your Reaction?

Like Like 1
Dislike Dislike 0
Love Love 0
Funny Funny 0
Angry Angry 0
Sad Sad 0
Wow Wow 0